BBC

News

Entertainment

Sports

Business

Africa

Live Radio

Country

Webbers

Lifestyle

SIL

An ga watan azumin Ramadan a Najeriya

57afc870 C8e4 11ed Be2e 754a65c11505 Watan Ramadan

Wed, 22 Mar 2023 Source: BBC

Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar na uku ya sanar da ganin jaririn watan Ramadan na shekarar 2023 a wasu sassan Najeriya.

A jawabin da ya yi na sanarwar wanda aka sanya a shafin Facebook na kwamitin ganin watan, Sarkin Musulmin ya ce an ga watan ne bayan samun rahotanni daga shugabannin addinin Musulunci da ke wasu jihohin ƙasar.

Hakan na nufin ranar Alhamis 23 ga watan Maris din 2023 ne za ta kasance daya ga watan Ramadan.



Read full article

Source: BBC