Mon, 11 Apr 2022
Source: BBC
Enyimba ta yi nasara a kan Enugu Rangers da ci 2-1 a gasar Firimiyar Najeriya da suka kara ranar Lahadi.
A wasan na hamayya Rangers ce ta fara cin kwallo ta hannun Martin Ossy a minti na 15 da fara tamaula, daga baya Victor Mbaoma ya farke kan hutu.
Enyimba ta ci na biyu ta hannun Victor Mbaoma kuma na biyu da ya zura a raga a jarawar.
A wasan farko da suka hadu a bana Enyimba ta yi nasara, kenan a karon farko ta doke Rangers gida da waje tun bayan sama da shekara 20.
Sakamakon wasannin mako na 22 da aka buga ranar Lahadi:
Wasannin mako na 22 da za a buga ranar Litinin:
Read full article
Source: BBC