Mon, 4 Apr 2022
Source: BBC
Kano Pillars ta yi rashin nasara a gidan Gombe United da ci 1-0 a wasan mako na 20 da suka kara ranar Lahadi a Firmiyar Najeriya.
Gome United ta ci kwallon ta hannun Barnabas Daniel a bugun daga kai sai mai tsaron raga, saura minti 25 su tashi daga karawar.
Da wannan sakamakon Gombe United tana ta tara da maki 27, ita kuwa Pillars mai maki 24 tana ta 13 a kan teburin kakar bana.
Sauran sakamakon wasannin mako na 20 da aka buga ranar Lahadi:
Read full article
Source: BBC