BBC

News

Entertainment

Sports

Business

Africa

Live Radio

Country

Webbers

Lifestyle

SIL

Kenya na son hadakar karbar bakuncin Gasar kofin Afirka a 2027

1c70fc50 763e 11ed A719 5bcf079e4566 Hoton alama

Wed, 7 Dec 2022 Source: BBC

Kenya na shirin hadakar karbar bakuncin Gasar Cin Kofin Afirka a 2027 tare da wata kasa daga Kudancin Afirka.

Gwamnatin Kenya ta tsara gagarumin shirin da zai kai kasar ta samu gurbin shiga Gasar Kofin Duniya a karon farko a wanda za a yi a 2030.

Tawagar da ake kira Harambe Stars ta buga Gasar Kofin Afirka karo biyu tun daga 1993, an kuma dakatar da ita shiga wasannin 2023, bayan da Fifa ta hukuntata.



Read full article

Source: BBC