Tue, 27 Sep 2022
Source: BBC
Ministan ma'aikatar cigaban Zangwanni a kasar Ghana, Muhammad Ben Banda ya ce matsalar rashin ilimi ce take janyo koma-baya a yankunan.
Ya bayyana haka ne a hira da BBC hausa.
"Al'ummar da ke Zangwanni sun kai kaso 20 na mutanen kasar Ghana amma sakamakon rashin ilimi ya sa ba a jin su," in ji shi.
Sai dai kuma Muhammad Ben Banda ya ce kafa ma'aikatar zai ba shi damar magance matsalar wadda ya ce ita ce ta farko da ma'aikatar za ta fi mayar da kai.
Kusan kowane gari a kasar Ghana akwai Zango na Hausawa akalla guda daya.
Read full article
Source: BBC
Related Articles:
- GES approves both manual and electronic lesson notes
- Blind students still not placed in SHS - Ghana Blind Union
- Africa Education Watch urges WAEC to conclude investigation on withheld WASSCE results
- This is fake! – GES dismisses report that BECE subjects reduced to 5 from 9
- NAGRAT issues ultimatum to government over teachers’ conditions of service
- Read all related articles